HUJJOJIN JUYAYIN ASHURA DAGA MANZON ALLAH (S)

HUJJOJIN JUYAYIN ASHURA DAGA MANZON ALLAH (S)


HUJJOJIN JUYAYIN ASHURA DAGA MANZON ALLAH (S)

10. Manzon Allah (s) yana cewa akan Hasan da Husaini: "Hakika su ruhin raina ne masu faranta mini: "(Sahihul bukari kitabul adab)
11. Manzon Allah (s) yana cewa: "Hakika Hasan da Husaini sune farin ciki na a wannan al'ummar”.(Kasa'isul nisa'i page 37).
12. Manzon Allah (s) yana cewa: "Ya Allah! ka sani hakika Hasan da Husaini 'yan Aljanna ne”.(Littafin Zaka'irul Ukba page 130).
14. Manzon Allah (s) yana cewa: "wanda yake so na to ya so wadannan biyun (sai ya nuna Hasan da Husaini) (Sunanil baihaki vol 2, page 263).
15. Manzon Allah (s) yana cewa: "Ya Allah ka shaida Ina son su, ka so su, ka so wanda yake son su”. (Kanzul Ummal vol 7, page 107)
16. Manzon Allah (s) yana cewa: "Hasan da Husaini Shuwagabanni samarin Aljanna ne”.(Tirmiziy vol 2, page 306).
17. Manzon Allah (s) yana cewa: "Hasan da Husaini su ne Shuwagabannin samarin aljanna, amma Mahaifinsu ya fi su matsayi”. (Ibn Majah babin falalar Sahabbai).

No comments:

Powered by Blogger.